• Gida
  • Labarai
  • Ƙasashen Duniya
  • Kuɗi Da Tattalin Arziki
  • Siyasa
  • Ilimi
  • Kiwon Lafiya
  • Nishaɗi Da Al’adu
  • Mahanga
  • Rahoton Musamman
  • Wasanni
Tuesday, May 5, 2026
New Citizen Hausa
  • Login
  • Gida
  • Labarai
    • Ƙasashen Duniya
    • Ilimi
    • Kiwon Lafiya
    • Rahoton Musamman
    • Kuɗi Da Tattalin Arziki
    • Mahanga
  • Siyasa
  • Nishaɗi Da Al’adu
  • Wasanni
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Ƙasashen Duniya
    • Ilimi
    • Kiwon Lafiya
    • Rahoton Musamman
    • Kuɗi Da Tattalin Arziki
    • Mahanga
  • Siyasa
  • Nishaɗi Da Al’adu
  • Wasanni
No Result
View All Result
New Citizen Hausa
No Result
View All Result
Home Ƙasashen Duniya

Ta-zarce: Kotu ta ce Shugaba Paul Biya mai shekara 92 ne ya lashe zaɓe a Kamaru

ABUBAKAR IBRAHIM by ABUBAKAR IBRAHIM
October 27, 2025
in Ƙasashen Duniya
A A
0
Ta-zarce: Kotu ta ce Shugaba Paul Biya mai shekara 92 ne ya lashe zaɓe a Kamaru
Tun a 1982 Mista Paul Biya yake mulkin Kamaru

Tun a 1982 Mista Paul Biya yake mulkin Kamaru

Kotun zaɓe a ƙasar Kamaru ta bayyana cewa Shugaba Mista Paul Biya ne ya kashe zaɓen Shugaban Ƙasa da aka yi a ƙasar, inda ya samu sama da kashi 53 cikin ɗari na ƙuri’un da aka kaɗa.

Labarin na zuwa ne bayan an shafe tsawon kwanaki ana zanga-zangar ƙin amincewa da ta-zarcen Shugaban Ƙasar inda aka halaka aƙalla mutum huɗu.

Mista dai ɗan shekara 92 ne kuma tun a 1982 yake mulkin ƙasar.

Sai dai magoya bayan jam’iyyun adawa sun zargi hukumomin ƙasar da tafka maguɗi a zaɓen, suna faɗin cewa ɗan takara mai adawa, wato Issa Tchiroma Bakary, shi ne ya ci zaɓen, kuma har ya bayyana cewa shi ɗin ne ya yi nasara.

Tags: CameroonKamaruPaul Biyazaɓe
Previous Post

Nnamdi Kanu ya ƙi kare kan sa a kotu, ya ce babu tuhuma a kan sa

Next Post

Sababbin Hafsoshin Tsaro sun kai wa Ministan Tsaro ziyarar ban-girma

Related Posts

Netanyahu ya bayyana cewa ya yi jinyar cutar sankarar ‘ya’yan maraina a asirce
Ƙasashen Duniya

Netanyahu ya bayyana cewa ya yi jinyar cutar sankarar ‘ya’yan maraina a asirce

April 24, 2026
Isra’ila ta tabbatar da sahihancin hoton soja yana bugun gunkin Yesu da guduma
Ƙasashen Duniya

Isra’ila ta tabbatar da sahihancin hoton soja yana bugun gunkin Yesu da guduma

April 20, 2026
Ɗan bindiga a Amurka ya kashe yara 8, ciki har da 7 daga cikin ‘ya’yan sa
Ƙasashen Duniya

Ɗan bindiga a Amurka ya kashe yara 8, ciki har da 7 daga cikin ‘ya’yan sa

April 20, 2026
Za mu sake datse Mashigar Hormuz, inji Iran
Ƙasashen Duniya

Za mu sake datse Mashigar Hormuz, inji Iran

April 18, 2026
Yadda tsare-tsaren CBN ke daƙile hauhawar farashi da tsadar rayuwa
Ƙasashen Duniya

CBN na shirin kafa kwamitin sulhu don warware rikice-rikicen masu taurin bashi

April 17, 2026
Iran ta kakkaɓo jirgin yaƙin Amurka a sararin samaniyar ta
Ƙasashen Duniya

Iran ta kakkaɓo jirgin yaƙin Amurka a sararin samaniyar ta

April 3, 2026
Next Post
Sababbin Hafsoshin Tsaro sun kai wa Ministan Tsaro ziyarar ban-girma

Sababbin Hafsoshin Tsaro sun kai wa Ministan Tsaro ziyarar ban-girma

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

No Result
View All Result

Archives

  • May 2026
  • April 2026
  • March 2026
  • February 2026
  • January 2026
  • December 2025
  • November 2025
  • October 2025
  • September 2025
  • August 2025
  • July 2025
  • May 2025
  • April 2025
  • March 2025
  • October 2024

Categories

  • Hotuna
  • Ilimi
  • Kiwon Lafiya
  • Kuɗi Da Tattalin Arziki
  • Labarai
  • Mahanga
  • Nishaɗi Da Al'adu
  • Rahoton Musamman
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Wasanni
  • Ƙasashen Duniya
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Ƙasashen Duniya
    • Ilimi
    • Kiwon Lafiya
    • Rahoton Musamman
    • Kuɗi Da Tattalin Arziki
    • Mahanga
  • Siyasa
  • Nishaɗi Da Al’adu
  • Wasanni

© 2024 New Citizen

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
error: Content is protected !!