• Gida
  • Labarai
  • Ƙasashen Duniya
  • Kuɗi Da Tattalin Arziki
  • Siyasa
  • Ilimi
  • Kiwon Lafiya
  • Nishaɗi Da Al’adu
  • Mahanga
  • Rahoton Musamman
  • Wasanni
Wednesday, May 13, 2026
New Citizen Hausa
  • Login
  • Gida
  • Labarai
    • Ƙasashen Duniya
    • Ilimi
    • Kiwon Lafiya
    • Rahoton Musamman
    • Kuɗi Da Tattalin Arziki
    • Mahanga
  • Siyasa
  • Nishaɗi Da Al’adu
  • Wasanni
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Ƙasashen Duniya
    • Ilimi
    • Kiwon Lafiya
    • Rahoton Musamman
    • Kuɗi Da Tattalin Arziki
    • Mahanga
  • Siyasa
  • Nishaɗi Da Al’adu
  • Wasanni
No Result
View All Result
New Citizen Hausa
No Result
View All Result
Home Labarai

Nijeriya tana kan hanyar kaiwa ga ƙarfin arziki mai ɗorewa, inji Tinubu

Wakilin Mu by Wakilin Mu
September 27, 2025
in Labarai
A A
0

 

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya ce tattalin arzikin ƙasar nan ya soma dawowa daidai sakamakon manufofin sauye-sauyen da gwamnatin sa ta aiwatar.

Ya bayyana haka ne a Ibadan, Jihar Oyo, lokacin bikin naɗa Oba Rashidi Ladoja a matsayin Olubadan na 44 na ƙasar Ibadan.

 

Kakakin Shugaban Ƙasa, Bayo Onanuga, ya ce Tinubu ya bayyana farin cikin sa da yadda ‘yan Nijeriya suka nuna haƙuri da goyon baya a lokacin aiwatar da manufofin.

 

“Ina farin cikin sanar da ku cewa tattalin arzikin mu ya soma gyaruwa, kuma yanzu akwai haske,” inji Tinubu.

 

Shugaban ya kuma yaba da rawar da sabon Olubadan ya taka a tarihin siyasar Najeriya, musamman yadda ya tsallake ƙoƙarin tsige shi daga kujerar gwamnan Jihar Oyo a baya. Ya bayyana shi a matsayin wata alama ta juriyar shugabanci da sadaukarwa ga jama’a.

 

A wajen bikin, Gwamnan Jihar Oyo, Seyi Makinde, ya miƙa wa Oba Ladoja sandar iko da takardar shaidar zama Olubadan. Ya ce hakan ya kawo ƙarshen jayayya tsakanin dangin sarautar Ibadan.

 

A jawabin sa, sabon Olubadan ya bayyana nadin nasa a matsayin hukuncin Allah, tare da gode wa shugaban ƙasa da gwamnan jihar bisa girmamawa da goyon baya.

Daga cikin manyan baƙi da suka halarci bikin akwai gwamnonin jihohin Ondo, Ekiti, da Osun, tsofaffin gwamnonin Cross River, Osun, Kano da Ogun, tare da shugabannin gargajiya ciki har da Sultan na Sokoto, Alaafin na Oyo da Soun na Ogbomoso.

Previous Post

Tinubu na so jama’a su ƙara haɗa kai yayin da Nijeriya ke cika shekara 65 da zama ’yantacciya

Next Post

Masu wulaƙanta naira ke ƙara haifar da tsadar buga sababbin kuɗi – CBN

Related Posts

Nijeriya ta sha alwashin sabunta rundunonin sojin ta ta hanyar haɗin gwiwa da bunƙasa ƙwarewar cikin gida – Minista
Tsaro

Nijeriya ta sha alwashin sabunta rundunonin sojin ta ta hanyar haɗin gwiwa da bunƙasa ƙwarewar cikin gida – Minista

May 13, 2026
Zambar naira biliyan 33.8: Kotu ta yanke wa tsohon Ministan Wutar Lantarki, Saleh Mamman, hukuncin ɗaurin shekaru 75
Labarai

Zambar naira biliyan 33.8: Kotu ta yanke wa tsohon Ministan Wutar Lantarki, Saleh Mamman, hukuncin ɗaurin shekaru 75

May 13, 2026
Za a riƙa yi wa ɗaliban makarantun sakandare gwajin tilas na ƙwayoyi daga yanzu
Ilimi

Za a riƙa yi wa ɗaliban makarantun sakandare gwajin tilas na ƙwayoyi daga yanzu

May 11, 2026
An kama Bello Boɗejo, shugaban Fulani Kuma ɗan takarar kujerar Sanata na APC a Taraba
Siyasa

An miƙa ɗan takarar Sanata kuma shugaban Fulani, Bello Boɗejo ga EFCC

May 10, 2026
Ribaɗu da JD Vance sun gana don ƙarfafa alaƙar tsaro tsakanin Nijeriya da Amurka
Tsaro

Ribaɗu da JD Vance sun gana don ƙarfafa alaƙar tsaro tsakanin Nijeriya da Amurka

May 9, 2026
Dakaru sun aika da ’yan ta’adda masu yawa barzahu, sun ceto mutum 50, inji hedikwatar tsaro
Tsaro

Dakaru sun aika da ’yan ta’adda masu yawa barzahu, sun ceto mutum 50, inji hedikwatar tsaro

May 9, 2026
Next Post
Masu wulaƙanta naira ke ƙara haifar da tsadar buga sababbin kuɗi – CBN

Masu wulaƙanta naira ke ƙara haifar da tsadar buga sababbin kuɗi - CBN

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

No Result
View All Result

Archives

  • May 2026
  • April 2026
  • March 2026
  • February 2026
  • January 2026
  • December 2025
  • November 2025
  • October 2025
  • September 2025
  • August 2025
  • July 2025
  • May 2025
  • April 2025
  • March 2025
  • October 2024

Categories

  • Hotuna
  • Ilimi
  • Kiwon Lafiya
  • Kuɗi Da Tattalin Arziki
  • Labarai
  • Mahanga
  • Nishaɗi Da Al'adu
  • Rahoton Musamman
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Wasanni
  • Ƙasashen Duniya
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Ƙasashen Duniya
    • Ilimi
    • Kiwon Lafiya
    • Rahoton Musamman
    • Kuɗi Da Tattalin Arziki
    • Mahanga
  • Siyasa
  • Nishaɗi Da Al’adu
  • Wasanni

© 2024 New Citizen

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
error: Content is protected !!