Kwankwaso da Obi sun koma NDC
Tsohon gwamnan Jihar Kano, Rabi'u Musa Kwankwaso, da takwaran sa na Jihar Anambra, Peter Obi, sun shiga jam’iyyar Nigeria Democratic ...
Tsohon gwamnan Jihar Kano, Rabi'u Musa Kwankwaso, da takwaran sa na Jihar Anambra, Peter Obi, sun shiga jam’iyyar Nigeria Democratic ...
Tsohuwar ‘yar takarar gwamna a Jihar Adamawa, Sanata Aishatu Ɗahiru Binani, a yau Juma’a ta ba da sanarwar shiga jam’iyyar ...
Jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) ta roƙi Babbar Alƙaliyar Nijeriya (CJN), Mai Shari’a Kudirat Kekere-Ekun, da a gaggauta fitar da ...
Fagen siyasar adawa a Nijeriya ya ɗauki sabon salo mai cike da muhimmanci a ranar Asabar, yayin da wata babbar ...
Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu tare da manyan jami'an gwamnati da tawagar membobin ƙungiyar Renewed Hope Ambassadors ƙarƙashin jagorancin Gwamnan ...
Gwamnan Jihar Bauchi, Bala Mohammed (Ƙaura), ya nuna yiwuwar ficewar sa daga jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP), inda ya bayyana ...
Rundunar Kwankwasiyya ta umurci membobin ta da su shiga jam’iyyar African Democratic Congress (ADC). A cikin wata sanarwa da aka ...
Tsohon Gwamnan Jihar Kano kuma ɗan takarar Shugaban Ƙasa na 2023 na jam’iyyar New Nigeria People’s Party (NNPP), Dakta Rabi'u ...
Mataimakin Shugaban Ƙasa, Sanata Kashim Shettima, ya tabbatar wa da Gwamnan Jihar Adamawa, Ahmadu Umaru Fintiri, da magoya bayan sa ...
A yayin da babban zaɓen 2027 yake ƙara matsowa, Gwamnan Jihar Anambra, Dakta Charles Soludo, ya ce jam’iyyar sa ta ...
© 2024 New Citizen