• Gida
  • Labarai
  • Ƙasashen Duniya
  • Kuɗi Da Tattalin Arziki
  • Siyasa
  • Ilimi
  • Kiwon Lafiya
  • Nishaɗi Da Al’adu
  • Mahanga
  • Rahoton Musamman
  • Wasanni
Wednesday, May 13, 2026
New Citizen Hausa
  • Login
  • Gida
  • Labarai
    • Ƙasashen Duniya
    • Ilimi
    • Kiwon Lafiya
    • Rahoton Musamman
    • Kuɗi Da Tattalin Arziki
    • Mahanga
  • Siyasa
  • Nishaɗi Da Al’adu
  • Wasanni
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Ƙasashen Duniya
    • Ilimi
    • Kiwon Lafiya
    • Rahoton Musamman
    • Kuɗi Da Tattalin Arziki
    • Mahanga
  • Siyasa
  • Nishaɗi Da Al’adu
  • Wasanni
No Result
View All Result
New Citizen Hausa
No Result
View All Result
Home Labarai Siyasa

Ba da yawu na Sa’idu Enagi ya yi rubutu kan siyasar Neja ba, kuma na dakatar da shi – Ministan Yaɗa Labarai

ABUBAKAR IBRAHIM by ABUBAKAR IBRAHIM
January 7, 2026
in Siyasa
A A
0
Ba da yawu na Sa’idu Enagi ya yi rubutu kan siyasar Neja ba, kuma na dakatar da shi – Ministan Yaɗa Labarai
Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris

Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris

Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya bayyana cewa ba da yawun sa wani hadimin sa mai suna Sa’idu Enagi ya yi wani rubutu kan siyasar Jihar Neja ba.

Shi dai Enagi, ya wallafa sharhin ne a kafafen yaɗa labarai da taken “Malagi 2027”, inda ya yi wani hasashe kan wasu shirye-shirye da ya ce ana yi dangane da zaɓen gwamnan Jihar Neja na shekarar 2027.

Sai dai kuma Ministan ya barranta da rubutun gaba ɗaya tare da dukkan abin da ya ƙunsa.

A wata sanarwa da Mataimaki na Musamman kan Kafafen Yaɗa Labarai ga Ministan, wato Rabi’u Ibrahim, ya bayar a ranar Laraba, ya ce Ministan ya duƙufa haiƙan kan aikin sa na gudanar da Ma’aikatar Yaɗa Labarai da Wayar da Kai ta Tarayya, kuma ba shi da lokacin shagaltuwa da harkokin siyasa.

Ya ce: “Don haka, a yi watsi da wannan rubutun domin Mai Girma Ministan bai bayar da umurni ba kuma bai amince da wallafa shi ba.”

Ya ƙara da cewa Ministan ya bayar da umurnin yin bincike cikin gaggawa, kuma an bai wa Enagi takardar dakatarwa daga aiki ba tare da ɓata lokaci ba.

Ya ce: “Ya dace a lura da cewa Mai Girma Ministan da gwamnan jihar sa, Mai Girma Mohammed Umaru Bago, suna da kyakkyawar dangantaka ta fahimtar juna domin cigaban Jihar Neja gaba ɗaya. Saboda haka, duk wani hasashe game da zaɓen 2027 na iya kawo cikas ga waɗannan manufofi masu daraja.”

Tags: Mohammed IdrisNejaSa'idu EnagiZaɓen2027
Previous Post

Kasafin kuɗin 2026 zai ƙarfafa nasarorin da shirye-shiryen Tinubu ke samu — Minista

Next Post

Kotu ta ba Malami, matar sa da ɗan sa belin N500m kowannen su

Related Posts

An kama Bello Boɗejo, shugaban Fulani Kuma ɗan takarar kujerar Sanata na APC a Taraba
Siyasa

An miƙa ɗan takarar Sanata kuma shugaban Fulani, Bello Boɗejo ga EFCC

May 10, 2026
Tinubu ya taya Garo murnar zama mataimakin gwamnan Kano
Siyasa

Tinubu ya taya Garo murnar zama mataimakin gwamnan Kano

May 5, 2026
Shugaban NDC, Dickson ya yi wa Umar Arɗo raddi kan barazanar kai su kotu kan batun rajista
Siyasa

Shugaban NDC, Dickson ya yi wa Umar Arɗo raddi kan barazanar kai su kotu kan batun rajista

May 5, 2026
Kwankwaso da Obi sun koma NDC
Siyasa

Kwankwaso da Obi sun koma NDC

May 3, 2026
Dalili na na ficewa daga ADC – Peter Obi
Siyasa

Dalili na na ficewa daga ADC – Peter Obi

May 3, 2026
Binani ta fice daga ADC ta koma NDC watanni tara bayan barin APC
Siyasa

Binani ta fice daga ADC ta koma NDC watanni tara bayan barin APC

May 1, 2026
Next Post
Kotu ta tsare Malami, matar sa da ɗan sa a Gidan Gyaran Hali na Kuje

Kotu ta ba Malami, matar sa da ɗan sa belin N500m kowannen su

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

No Result
View All Result

Archives

  • May 2026
  • April 2026
  • March 2026
  • February 2026
  • January 2026
  • December 2025
  • November 2025
  • October 2025
  • September 2025
  • August 2025
  • July 2025
  • May 2025
  • April 2025
  • March 2025
  • October 2024

Categories

  • Hotuna
  • Ilimi
  • Kiwon Lafiya
  • Kuɗi Da Tattalin Arziki
  • Labarai
  • Mahanga
  • Nishaɗi Da Al'adu
  • Rahoton Musamman
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Wasanni
  • Ƙasashen Duniya
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Ƙasashen Duniya
    • Ilimi
    • Kiwon Lafiya
    • Rahoton Musamman
    • Kuɗi Da Tattalin Arziki
    • Mahanga
  • Siyasa
  • Nishaɗi Da Al’adu
  • Wasanni

© 2024 New Citizen

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
error: Content is protected !!