• Gida
  • Labarai
  • Ƙasashen Duniya
  • Kuɗi Da Tattalin Arziki
  • Siyasa
  • Ilimi
  • Kiwon Lafiya
  • Nishaɗi Da Al’adu
  • Mahanga
  • Rahoton Musamman
  • Wasanni
Tuesday, May 5, 2026
New Citizen Hausa
  • Login
  • Gida
  • Labarai
    • Ƙasashen Duniya
    • Ilimi
    • Kiwon Lafiya
    • Rahoton Musamman
    • Kuɗi Da Tattalin Arziki
    • Mahanga
  • Siyasa
  • Nishaɗi Da Al’adu
  • Wasanni
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Ƙasashen Duniya
    • Ilimi
    • Kiwon Lafiya
    • Rahoton Musamman
    • Kuɗi Da Tattalin Arziki
    • Mahanga
  • Siyasa
  • Nishaɗi Da Al’adu
  • Wasanni
No Result
View All Result
New Citizen Hausa
No Result
View All Result
Home Labarai

Tinubu ya buƙaci Musulmi da Kirista su ƙarfafa haɗin kai da zaman lafiya a watan Ramalana

Wakilin Mu by Wakilin Mu
February 18, 2026
in Labarai
A A
0
Tinubu ya buƙaci Musulmi da Kirista su ƙarfafa haɗin kai da zaman lafiya a watan Ramalana
Shugaba Bola Ahmed Tinubu

Shugaba Bola Ahmed Tinubu

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya yi kira ga al’ummomin Musulmi da Kirista a Nijeriya da su yi amfani da watan Ramadan mai alfarma wajen ƙarfafa haɗin kai, zaman lafiya da fahimtar juna domin cigaban ƙasa.

A cikin saƙon da ya fitar a yau Laraba a Abuja, Shugaban ya bayyana cewa fara azumin Ramadan da na Lent a rana ɗaya a bana wata dama ce ta musamman ga ‘yan Nijeriya su ƙara danƙon zumunci da haɗin kai duk da bambancin addini.

Ya ce watan Ramadan lokaci ne na ibada, sadaukarwa da kyautata wa juna, wanda ya kamata a yi amfani da shi wajen gina zaman lafiya da haɗin kan al’umma.

Tinubu ya kuma jaddada muhimmancin kyautata hulɗa tsakanin mabambantan addinai, taimaka wa marasa galihu, guje wa duk wani abu da zai haddasa rarrabuwar kai da yin addu’o’i domin tsaro da cigaban ƙasa

Ya buƙaci ‘yan ƙasa da su yi rayuwa bisa kyawawan koyarwar addinan su tare da nuna tausayi da haƙuri ga juna, yana mai cewa zaman lafiya da haɗin kai su ne ginshiƙan cigaban kowace al’umma.

Shugaban ya kuma yi addu’ar cewa albarkar watan Ramadan za a kawo zaman lafiya, kwanciyar hankali da cigaba a Nijeriya.

Tags: addiniazumiHaɗinKaiKiristaLentMusulmiRamadanShugabaTinubu
Previous Post

Gwamnan CBN ya bayyana alfanun bai wa Nijeriya kujerar dindindin a Hukumar Gudanarwar Cibiyar Kuɗi ta Afrika

Next Post

Tinubu ya rattaba hannu kan sabuwar Dokar Zaɓe ta 2026

Related Posts

Shugaban NDC, Dickson ya yi wa Umar Arɗo raddi kan barazanar kai su kotu kan batun rajista
Siyasa

Shugaban NDC, Dickson ya yi wa Umar Arɗo raddi kan barazanar kai su kotu kan batun rajista

May 5, 2026
Ranar ’Yancin ’Yan Jarida ta Duniya: Nijeriya na neman a haɗa gwiwa a yaƙi masu yaɗa labaran ƙarya
Labarai

Ranar ’Yancin ’Yan Jarida ta Duniya: Nijeriya na neman a haɗa gwiwa a yaƙi masu yaɗa labaran ƙarya

May 4, 2026
Kwankwaso da Obi sun koma NDC
Siyasa

Kwankwaso da Obi sun koma NDC

May 3, 2026
Dalili na na ficewa daga ADC – Peter Obi
Siyasa

Dalili na na ficewa daga ADC – Peter Obi

May 3, 2026
Shettima ya ƙaddamar da jigilar maniyyatan Hajjin bana da kwashe alhazai 500 a Abuja
Labarai

Shettima ya ƙaddamar da jigilar maniyyatan Hajjin bana da kwashe alhazai 500 a Abuja

May 3, 2026
Binani ta fice daga ADC ta koma NDC watanni tara bayan barin APC
Siyasa

Binani ta fice daga ADC ta koma NDC watanni tara bayan barin APC

May 1, 2026
Next Post
Tinubu ya rattaba hannu kan sabuwar Dokar Zaɓe ta 2026

Tinubu ya rattaba hannu kan sabuwar Dokar Zaɓe ta 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

No Result
View All Result

Archives

  • May 2026
  • April 2026
  • March 2026
  • February 2026
  • January 2026
  • December 2025
  • November 2025
  • October 2025
  • September 2025
  • August 2025
  • July 2025
  • May 2025
  • April 2025
  • March 2025
  • October 2024

Categories

  • Hotuna
  • Ilimi
  • Kiwon Lafiya
  • Kuɗi Da Tattalin Arziki
  • Labarai
  • Mahanga
  • Nishaɗi Da Al'adu
  • Rahoton Musamman
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Wasanni
  • Ƙasashen Duniya
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Ƙasashen Duniya
    • Ilimi
    • Kiwon Lafiya
    • Rahoton Musamman
    • Kuɗi Da Tattalin Arziki
    • Mahanga
  • Siyasa
  • Nishaɗi Da Al’adu
  • Wasanni

© 2024 New Citizen

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
error: Content is protected !!