• Gida
  • Labarai
  • Ƙasashen Duniya
  • Kuɗi Da Tattalin Arziki
  • Siyasa
  • Ilimi
  • Kiwon Lafiya
  • Nishaɗi Da Al’adu
  • Mahanga
  • Rahoton Musamman
  • Wasanni
Tuesday, May 5, 2026
New Citizen Hausa
  • Login
  • Gida
  • Labarai
    • Ƙasashen Duniya
    • Ilimi
    • Kiwon Lafiya
    • Rahoton Musamman
    • Kuɗi Da Tattalin Arziki
    • Mahanga
  • Siyasa
  • Nishaɗi Da Al’adu
  • Wasanni
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Ƙasashen Duniya
    • Ilimi
    • Kiwon Lafiya
    • Rahoton Musamman
    • Kuɗi Da Tattalin Arziki
    • Mahanga
  • Siyasa
  • Nishaɗi Da Al’adu
  • Wasanni
No Result
View All Result
New Citizen Hausa
No Result
View All Result
Home Labarai Hotuna

Hotuna: Ziyarar shugabannin kamfanin MTN zuwa hedikwatar CBN ta yi armashi

ASHAFA MURNAI BARKIYA by ASHAFA MURNAI BARKIYA
January 30, 2026
in Hotuna, Kuɗi Da Tattalin Arziki
A A
0
Hotuna: Ziyarar shugabannin kamfanin MTN zuwa hedikwatar CBN ta yi armashi
Gwamnan Babban Bankin Nijeriya (CBN), Olayemi Cardoso (a tsakiya), tare da Shugaban Rukunin Kamfanin MTN kuma Babban Daraktan Zartarwa (CEO), Ralph Mupita (a dama), da Babban Daraktan MTN a Nijeriya, Karl Toriola, yayin wata ziyara da manyan shugabannin MTN suka kai hedikwatar CBN da ke Abuja, a ranar Laraba, 28 ga Janairu, 2026.

Gwamnan Babban Bankin Nijeriya (CBN), Olayemi Cardoso (a tsakiya), tare da Shugaban Rukunin Kamfanin MTN kuma Babban Daraktan Zartarwa (CEO), Ralph Mupita (a dama), da Babban Daraktan MTN a Nijeriya, Karl Toriola, yayin wata ziyara da manyan shugabannin MTN suka kai hedikwatar CBN da ke Abuja, a ranar Laraba, 28 ga Janairu, 2026.

A ranar Laraba, 28 ga Janairu 2026 shugabannin kamfanin MTN suka kai wa Gwamnan Babban Bankin Nijeriya (CBN), Olayemi Cardoso ziyara.

Hagu zuwa dama: Shugaban Manyan Shugabannin MTN Group, Jerry Varachia; Darakta, Sashen Kula da Bankuna na CBN, Dakta Olubukola Akinwunmi; Darakta, Sashen Kula da Tsarin Biyan Kuɗi na CBN, Dakta Rakiya Yusuf; Babban Daraktan MTN a Nijeriya, Karl Toriola; Gwamnan CBN, Olayemi Cardoso; Shugaban Rukunin Kamfanin MTN kuma Babban Daraktan Zartarwa, Ralph Mupita; Babban Jami’in Ayyukan Kamfani da Dorewa na MTN a Nijeriya, Tobechukwu Okigbo; da Babban Jami’in Harkokin Kamfani da Dokoki na MTN Nijeriya, Anas Galadima.
Tags: CBNMTN
Previous Post

Hotuna: Ziyarar jami’an Cibiyar Masu Zuba Jari ta Birtaniya a hedikwatar CBN

Next Post

Isar da saƙon gwamnati iri ɗaya shi ne ginshiƙin dawo da yarda daga jama’a — Minista

Related Posts

Shirin daƙile harƙalla: Yadda CBN ke amfani da sashen bankaɗo kuɗaɗen da ake karkatarwa
Kuɗi Da Tattalin Arziki

Shirin daƙile harƙalla: Yadda CBN ke amfani da sashen bankaɗo kuɗaɗen da ake karkatarwa

May 3, 2026
Tinubu zai fara rangadin tsawon mako biyu zuwa Faransa, Kenya da Ruwanda
Kuɗi Da Tattalin Arziki

Tinubu zai fara rangadin tsawon mako biyu zuwa Faransa, Kenya da Ruwanda

May 1, 2026
Himma dai CBN: Tinubu ya sheƙa wa Cardoso ruwan jinjina da yabo kan nasarorin sauye-sauyen tsarin kuɗi da shirin ƙara jarin bankuna
Kuɗi Da Tattalin Arziki

Himma dai CBN: Tinubu ya sheƙa wa Cardoso ruwan jinjina da yabo kan nasarorin sauye-sauyen tsarin kuɗi da shirin ƙara jarin bankuna

May 1, 2026
Cikar wa’adin ƙarfafa jari: Yadda bankunan Nijeriya suka bazama tara Naira tiriliyan 4.6 a ƙoƙarin cika sharuɗɗan CBN
Kuɗi Da Tattalin Arziki

Juyin Zamani: Yadda CBN ke ƙarfafa wa ɗalibai koyon ilmin sarrafa kuɗi, yayin da tattalin arziki ke sauyawa a zamanance 

April 30, 2026
Yadda asusun kuɗaɗen waje na Nijeriya zai cika maƙil, bayan CBN ya yi wa naira allurar ƙarin ƙarfin wujijjiga dala a tsakiyar kasuwa
Kuɗi Da Tattalin Arziki

Yadda CBN ke ta ƙoƙarin daƙile malejin hauhawar farashi zuwa ƙasa da kashi 10 bisa 100

April 29, 2026
Gargaɗi, sharuɗɗa da wa’adin da CBN ya gindaya kan BVN don tsaurara matakan tsare kuɗaɗen kwastomomi a bankuna
Kuɗi Da Tattalin Arziki

Gargaɗi, sharuɗɗa da wa’adin da CBN ya gindaya kan BVN don tsaurara matakan tsare kuɗaɗen kwastomomi a bankuna

April 27, 2026
Next Post
Isar da saƙon gwamnati iri ɗaya shi ne ginshiƙin dawo da yarda daga jama’a — Minista

Isar da saƙon gwamnati iri ɗaya shi ne ginshiƙin dawo da yarda daga jama’a — Minista

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

No Result
View All Result

Archives

  • May 2026
  • April 2026
  • March 2026
  • February 2026
  • January 2026
  • December 2025
  • November 2025
  • October 2025
  • September 2025
  • August 2025
  • July 2025
  • May 2025
  • April 2025
  • March 2025
  • October 2024

Categories

  • Hotuna
  • Ilimi
  • Kiwon Lafiya
  • Kuɗi Da Tattalin Arziki
  • Labarai
  • Mahanga
  • Nishaɗi Da Al'adu
  • Rahoton Musamman
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Wasanni
  • Ƙasashen Duniya
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Ƙasashen Duniya
    • Ilimi
    • Kiwon Lafiya
    • Rahoton Musamman
    • Kuɗi Da Tattalin Arziki
    • Mahanga
  • Siyasa
  • Nishaɗi Da Al’adu
  • Wasanni

© 2024 New Citizen

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
error: Content is protected !!