• Gida
  • Labarai
  • Ƙasashen Duniya
  • Kuɗi Da Tattalin Arziki
  • Siyasa
  • Ilimi
  • Kiwon Lafiya
  • Nishaɗi Da Al’adu
  • Mahanga
  • Rahoton Musamman
  • Wasanni
Tuesday, May 5, 2026
New Citizen Hausa
  • Login
  • Gida
  • Labarai
    • Ƙasashen Duniya
    • Ilimi
    • Kiwon Lafiya
    • Rahoton Musamman
    • Kuɗi Da Tattalin Arziki
    • Mahanga
  • Siyasa
  • Nishaɗi Da Al’adu
  • Wasanni
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Ƙasashen Duniya
    • Ilimi
    • Kiwon Lafiya
    • Rahoton Musamman
    • Kuɗi Da Tattalin Arziki
    • Mahanga
  • Siyasa
  • Nishaɗi Da Al’adu
  • Wasanni
No Result
View All Result
New Citizen Hausa
No Result
View All Result
Home Labarai

Gwamnatin Tarayya ta yi jimamin rasuwar mutane a gobarar Benen Afriland a Legas

Wakilin Mu by Wakilin Mu
September 18, 2025
in Labarai
A A
0
Gwamnatin Tarayya ta yi jimamin rasuwar mutane a gobarar Benen Afriland a Legas
Gwamnatin Tarayya ta yi jimamin rasuwar mutane a gobarar Benen Afriland a Legas

Gwamnatin Tarayya ta yi jimamin rasuwar mutane a gobarar Benen Afriland a Legas

 

Gwamnatin Tarayya ta bayyana jimamin ta kan mummunar gobarar da ta auku a bene mai suna Afriland Towers da ke Titin Broad, a Legas, ranar Talata, wadda ta yi sanadin mutuwar mutane goma daga cikin manyan jami’an Hukumar Haraji ta Ƙasa (FIRS) da kamfanin United Capital PLC (UCP), tare da jikkata wasu da dama.

A cikin wata sanarwa, Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya ce: “Wannan babban rashi ne mai matuƙar raɗaɗi da girgiza zuciya, ba kawai ga iyalai da hukumomin da abin ya shafa kai-tsaye ba, har ma ga ƙasa baki ɗaya.

“Muna miƙa ta’aziyyar mu ta musamman ga iyalan mamatan, da abokan aikin su da abokan su, haka kuma ga FIRS da UCP.

“Muna yi wa duk waɗanda suka samu rauni addu’a da fatan samun cikakkiyar lafiya cikin gaggawa.”

Ministan ya ƙara da cewa Gwamnatin Tarayya tana aiki kafaɗa da kafaɗa da gwamnatin Jihar Legas don tabbatar da an gudanar da cikakken bincike kan lamarin, tare da ɗaukar matakan da suka dace domin hana maimaituwar sa a nan gaba.

“Allah Maɗaukaki ya ba wa iyalan da abin ya shafa haƙuri, ya warkar da waɗanda suka jikkata, ya kuma ba wa ƙasar nan ƙarfin jure wa wannan babban rashi,” inji shi.

Tags: Afriland TowersbeneLegasMohammed Idris
Previous Post

Gwamnatin Tarayya ta ƙaddamar da shirin gaggawa na kula da lafiyar jarirai a Kano

Next Post

Matar Firayim Ministan Faransa, Brigitte Macron, za ta kai hujja kotu cewar ita ba ɗa namiji ba ce

Related Posts

Shugaban NDC, Dickson ya yi wa Umar Arɗo raddi kan barazanar kai su kotu kan batun rajista
Siyasa

Shugaban NDC, Dickson ya yi wa Umar Arɗo raddi kan barazanar kai su kotu kan batun rajista

May 5, 2026
Ranar ’Yancin ’Yan Jarida ta Duniya: Nijeriya na neman a haɗa gwiwa a yaƙi masu yaɗa labaran ƙarya
Labarai

Ranar ’Yancin ’Yan Jarida ta Duniya: Nijeriya na neman a haɗa gwiwa a yaƙi masu yaɗa labaran ƙarya

May 4, 2026
Kwankwaso da Obi sun koma NDC
Siyasa

Kwankwaso da Obi sun koma NDC

May 3, 2026
Dalili na na ficewa daga ADC – Peter Obi
Siyasa

Dalili na na ficewa daga ADC – Peter Obi

May 3, 2026
Shettima ya ƙaddamar da jigilar maniyyatan Hajjin bana da kwashe alhazai 500 a Abuja
Labarai

Shettima ya ƙaddamar da jigilar maniyyatan Hajjin bana da kwashe alhazai 500 a Abuja

May 3, 2026
Binani ta fice daga ADC ta koma NDC watanni tara bayan barin APC
Siyasa

Binani ta fice daga ADC ta koma NDC watanni tara bayan barin APC

May 1, 2026
Next Post
Matar Firayim Ministan Faransa, Brigitte Macron, za ta kai hujja kotu cewar ita ba ɗa namiji ba ce

Matar Firayim Ministan Faransa, Brigitte Macron, za ta kai hujja kotu cewar ita ba ɗa namiji ba ce

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

No Result
View All Result

Archives

  • May 2026
  • April 2026
  • March 2026
  • February 2026
  • January 2026
  • December 2025
  • November 2025
  • October 2025
  • September 2025
  • August 2025
  • July 2025
  • May 2025
  • April 2025
  • March 2025
  • October 2024

Categories

  • Hotuna
  • Ilimi
  • Kiwon Lafiya
  • Kuɗi Da Tattalin Arziki
  • Labarai
  • Mahanga
  • Nishaɗi Da Al'adu
  • Rahoton Musamman
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Wasanni
  • Ƙasashen Duniya
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Ƙasashen Duniya
    • Ilimi
    • Kiwon Lafiya
    • Rahoton Musamman
    • Kuɗi Da Tattalin Arziki
    • Mahanga
  • Siyasa
  • Nishaɗi Da Al’adu
  • Wasanni

© 2024 New Citizen

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
error: Content is protected !!