• Gida
  • Labarai
  • Ƙasashen Duniya
  • Kuɗi Da Tattalin Arziki
  • Siyasa
  • Ilimi
  • Kiwon Lafiya
  • Nishaɗi Da Al’adu
  • Mahanga
  • Rahoton Musamman
  • Wasanni
Tuesday, May 5, 2026
New Citizen Hausa
  • Login
  • Gida
  • Labarai
    • Ƙasashen Duniya
    • Ilimi
    • Kiwon Lafiya
    • Rahoton Musamman
    • Kuɗi Da Tattalin Arziki
    • Mahanga
  • Siyasa
  • Nishaɗi Da Al’adu
  • Wasanni
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Ƙasashen Duniya
    • Ilimi
    • Kiwon Lafiya
    • Rahoton Musamman
    • Kuɗi Da Tattalin Arziki
    • Mahanga
  • Siyasa
  • Nishaɗi Da Al’adu
  • Wasanni
No Result
View All Result
New Citizen Hausa
No Result
View All Result
Home Kuɗi Da Tattalin Arziki

Gwamnan CBN ya bayyana alfanun bai wa Nijeriya kujerar dindindin a Hukumar Gudanarwar Cibiyar Kuɗi ta Afrika

ASHAFA MURNAI BARKIYA by ASHAFA MURNAI BARKIYA
February 18, 2026
in Kuɗi Da Tattalin Arziki
A A
0
Tarayyar Turai ta bi sahun Hukumar FATF, ta cire Nijeriya daga jerin ƙasashen da ke da haɗarin safarar kuɗi
Shugaban CBN, Olayemi Cardoso

Shugaban CBN, Olayemi Cardoso

Gwamnan Babban Bankin Nijeriya, Olayemi Cardoso, ya yaba da amincewar da Ƙungiyar Tarayyar Afrika (AU) ta yi na ba Nijeriya kujerar dindindin a Hukumar Gudanarwar Cibiyar Kuɗi ta Afrika (AMI).

Gwamnan Babban Bankin Nijeriya (CBN), Olayemi Cardoso, ya bayyana matuƙar farin cikin sa kan matakin da taron shugabannin ƙasashen Tarayyar Afrika (AU) karo na 39 ya ɗauka na amincewa da zama mamba ta dindindin na Nijeriya a Hukumar Gudanarwar Cibiyar Kuɗi ta Afrika (AMI).

An yanke wannan shawarar ce a taron ƙoli na watan Fabrairu 2026 da aka gudanar a Addis Ababa, babban birnin Habasha.

Amincewar ta biyo bayan sahalewar da Majalisar Zartarwa ta Tarayyar Afrika ta yi a zaman ta na 48.

Cardoso ya bayyana wannan ci gaba a matsayin nasara ga Nijeriya da kuma babban mataki ga haɗin kan Afrika da ‘yancin kuɗaɗen nahiyar.

Cibiyar AMI, wadda aka kafa a ƙarƙashin shirin cibiyoyin kuɗi na AU, ana kallon ta a matsayin mataki na share fage ga kafuwar Babban Bankin Afrika (ACB), wanda za a kafa hedikwatar sa a Abuja, Nijeriya.

Gwamnan CBN ya jaddada cewa karɓar baƙuncin AMI da kuma ACB nan gaba na da matuƙar muhimmanci ga Nijeriya da ma nahiyar baki ɗaya.

Ya ce hakan zai ƙara wa Nijeriya tasiri da murya wajen tsara tsarin kuɗi guda na bai-daya na Afrika.

Haka kuma Cardoso ya yaba wa matakin da ya ba Nijeriya damar zama mamba ta dindindin a Majalisar Daidaiton Tattalin Arziki, inda Cardoso ɗin ya ce wannan hukunci na tarihi wata muhimmiyar alama ce a tafiyar Afrika ta haɗin kan harkokin kuɗi tare bai-daya.

Tags: CBNOlayemiCardoso
Previous Post

Gwamnatin Tinubu ta buɗe shafin ɗaukar ma’aikatan koyar da sana’o’i a Kwalejojin Fasaha

Next Post

Tinubu ya buƙaci Musulmi da Kirista su ƙarfafa haɗin kai da zaman lafiya a watan Ramalana

Related Posts

Shirin daƙile harƙalla: Yadda CBN ke amfani da sashen bankaɗo kuɗaɗen da ake karkatarwa
Kuɗi Da Tattalin Arziki

Shirin daƙile harƙalla: Yadda CBN ke amfani da sashen bankaɗo kuɗaɗen da ake karkatarwa

May 3, 2026
Tinubu zai fara rangadin tsawon mako biyu zuwa Faransa, Kenya da Ruwanda
Kuɗi Da Tattalin Arziki

Tinubu zai fara rangadin tsawon mako biyu zuwa Faransa, Kenya da Ruwanda

May 1, 2026
Himma dai CBN: Tinubu ya sheƙa wa Cardoso ruwan jinjina da yabo kan nasarorin sauye-sauyen tsarin kuɗi da shirin ƙara jarin bankuna
Kuɗi Da Tattalin Arziki

Himma dai CBN: Tinubu ya sheƙa wa Cardoso ruwan jinjina da yabo kan nasarorin sauye-sauyen tsarin kuɗi da shirin ƙara jarin bankuna

May 1, 2026
Cikar wa’adin ƙarfafa jari: Yadda bankunan Nijeriya suka bazama tara Naira tiriliyan 4.6 a ƙoƙarin cika sharuɗɗan CBN
Kuɗi Da Tattalin Arziki

Juyin Zamani: Yadda CBN ke ƙarfafa wa ɗalibai koyon ilmin sarrafa kuɗi, yayin da tattalin arziki ke sauyawa a zamanance 

April 30, 2026
Yadda asusun kuɗaɗen waje na Nijeriya zai cika maƙil, bayan CBN ya yi wa naira allurar ƙarin ƙarfin wujijjiga dala a tsakiyar kasuwa
Kuɗi Da Tattalin Arziki

Yadda CBN ke ta ƙoƙarin daƙile malejin hauhawar farashi zuwa ƙasa da kashi 10 bisa 100

April 29, 2026
Gargaɗi, sharuɗɗa da wa’adin da CBN ya gindaya kan BVN don tsaurara matakan tsare kuɗaɗen kwastomomi a bankuna
Kuɗi Da Tattalin Arziki

Gargaɗi, sharuɗɗa da wa’adin da CBN ya gindaya kan BVN don tsaurara matakan tsare kuɗaɗen kwastomomi a bankuna

April 27, 2026
Next Post
Tinubu ya buƙaci Musulmi da Kirista su ƙarfafa haɗin kai da zaman lafiya a watan Ramalana

Tinubu ya buƙaci Musulmi da Kirista su ƙarfafa haɗin kai da zaman lafiya a watan Ramalana

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

No Result
View All Result

Archives

  • May 2026
  • April 2026
  • March 2026
  • February 2026
  • January 2026
  • December 2025
  • November 2025
  • October 2025
  • September 2025
  • August 2025
  • July 2025
  • May 2025
  • April 2025
  • March 2025
  • October 2024

Categories

  • Hotuna
  • Ilimi
  • Kiwon Lafiya
  • Kuɗi Da Tattalin Arziki
  • Labarai
  • Mahanga
  • Nishaɗi Da Al'adu
  • Rahoton Musamman
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Wasanni
  • Ƙasashen Duniya
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Ƙasashen Duniya
    • Ilimi
    • Kiwon Lafiya
    • Rahoton Musamman
    • Kuɗi Da Tattalin Arziki
    • Mahanga
  • Siyasa
  • Nishaɗi Da Al’adu
  • Wasanni

© 2024 New Citizen

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
error: Content is protected !!